Rayuwar Arewa Ayau
YA ALLAH KAI MUKE ROKO DUK WANDA YA HANA KASAR MU CIGABA ALLAH KADAUKE MANA SHI KOWAYE✍️
04/06/2026
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kaduna ta tabbatar da cafke wata mata da ake zargi da kashe uwargidan mijinta a unguwar Gwargwaje da ke Zaria, bayan ta soka mata wuƙa har lahira.
Rahotannin aka tabbatar daga kakakin rundunar ya bayyana cewa lamarin ya faru ne sak**akon rikici tsakanin matan gidan, inda daga bisani ita amaryar ta kai wa Uwargidan s**a da ya yi sanadin mutuwar ta.
Jami’an tsaro sun ce an k**a wadda ake zargin, kuma ana ci gaba da bincike domin gano cikakken abin da ya jawo rikicin da kuma tabbatar da hukunci da ya dace.
ALHAMDULILLAH
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Contact the business
Telephone
Website
Address
Makarfi Road By Shanono
Kaduna
@
