Rayuwar Arewa Ayau

Rayuwar Arewa Ayau

Share

YA ALLAH KAI MUKE ROKO DUK WANDA YA HANA KASAR MU CIGABA ALLAH KADAUKE MANA SHI KOWAYE✍️

04/06/2026

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kaduna ta tabbatar da cafke wata mata da ake zargi da kashe uwargidan mijinta a unguwar Gwargwaje da ke Zaria, bayan ta soka mata wuƙa har lahira.

Rahotannin aka tabbatar daga kakakin rundunar ya bayyana cewa lamarin ya faru ne sak**akon rikici tsakanin matan gidan, inda daga bisani ita amaryar ta kai wa Uwargidan s**a da ya yi sanadin mutuwar ta.

Jami’an tsaro sun ce an k**a wadda ake zargin, kuma ana ci gaba da bincike domin gano cikakken abin da ya jawo rikicin da kuma tabbatar da hukunci da ya dace.

04/06/2026

ALHAMDULILLAH

Want your business to be the top-listed Beauty Salon in Kaduna?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Category

Telephone

Website

Address


Makarfi Road By Shanono
Kaduna
@